Siyasar Najeriya
Gwamna Ganduje ya mika mulkinsa ga wata yarinya 'yar shekaru 14 yayin da ake murnar ranar 'ya mace ta duniya. Ya mika mulkin nasa na tsawon mintuna 20 jiya.
Kwamishina yaɗa labarai na jihar Kano, Muhammad Garba, ya bayyana cewa kowane ɗan takara a zaɓen shugabannin APC dake tafe yaje a masa gwajin shan kwayoyi.
Gwamnatin jihar Neja ta umarci duk mai sha'awar neman wani muƙami a cikin jam'iyya daga cikin yan majalisar zartarwa, ya gaggauta mika takardar yin murabus.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da duba yiyuwar nada shugaban jam'iyya a Arewa, sai dai, ana zargin Atiku da Bola Tinubu na kitsa yadda za su yi a dawowa da Uche Secon
Akwai 'yan siyasa da dama da suka taba yin rantsuwar ba za su canja jam'iyya ba amma daga bisani suka saba wannan alkawarin domin cimma wata manufa tasu ta siya
Da alamu wata takaddama za ta kunno kai, yayin da wasu mukamai za su tafi yankin kudu, wasu kuma ake tunanin za su tsaya a yankin kudu maso yammacin kasar.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya gana da shugaban ƙungiyar dattawan arewa (NEF), Farfesa Ango Abdullahi, a Zariya kan kudirinsa na tsayawa takara a 2023.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Filato, ta bayyana jam'iyyar APC a matsayin wadda ta lashe baki ɗaya kujerun ciyamomi da kansiloli a zaɓen jihar Filato.
Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta, Farfesa Attahiru Jega, yace bai taba faɗawa kowa cewa yana da shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa ba a zaɓen 2023
Siyasar Najeriya
Samu kari