Siyasar Najeriya
Kungiyar Fulani ta Miyetti-Allah MACBAN, ta ce ba ta sayi fom din tsayawa takara ga wani dan takara da zai fafata a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a kasar.
A ranar Talatan nan, Majalisar dattawan Najeriya ta gyara kundin zaɓe 2022 ta bai wa wasu rukunin Deleget damar kaɗa kuri'a a wurin tarukan jam'iyyun siyasa.
Babban lauyan, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin din da ta gabata, ya bayyana cewa watannin da ke gabanin zaben 2023 ba su isa su kawo karshen rashin tsaro
Dukkanin yan takarar gwamna a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Filato sun yi barazanar ficewa daga jam’iyyar idan ba a bi tsarin da y
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, kuma tsohon gwamnan Legas, a ranar Litinin, 9 ga watan Mayu, ya yi tsokaci kan abinda zai
Kauna - Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya bayyana cewa idan yan Najeriya suka zabesa, zai kawo karshen matsalar tsaro, yunwa, da rashin aikin
An ba takarar Yemi Osinbajo kwarin gwiwa yayin da Mataimakin shugaban kasar ya je jihar Gombe domin samun kuri’un ‘Ya 'yan APC a zaben fitar da gwani na 2023.
Kayode Fayemi, gwamnan jihar Ekiti, ya ce idan aka zabe shi shugaban kasa, zai kafa makaranta ta All Progressive Congress, APC, domin bawa shugabanni horaswa, r
Shugabannin jam’iyyar APC a kudu maso yamma sun gana tare da yan takarar shugaban kasa na jam'iyyar a yankin a jihar Lagas a ranar Juma’a, 6 ga watan Mayu.
Siyasar Najeriya
Samu kari