Siyasar Najeriya
Jam’iyyar PDP za ta tantance ‘Dan takarar Mataimakin Shugaban kasa a ranar Alhamis. Kwamitin ya kunshi Tom Ikimi, Idris Wada, jagoran Jam’iyya, Osita Chidoka.
Za a ji yadda za ta iya kayawa da Peter Obi a jam’iyyar LP a zabe. Amma Obi zai samu kuri’u masu yawa saboda farin jininsa da karancin Kiristoci a takaran.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a zaben 2023, Asiwaju Bola Tinubu, ya bukaci al'ummar Jihar Ekiti su fito su yi zabe idan
Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Iyiochia Ayu, a ranar Talata, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam’iyyar da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, a cikin
Rahotanni sun bayyana cewa, Babagana Kingibe, tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), ya mikawa Tinubu sunayen mutum uku ya zabi daya ciki su yi takara tare.
Kungiyar matasan Kudu da Arewa, 'The Southern-Northern Progressive Youth Congress' ta soki shirin da ake hasashen jam'iyyar APC na yi na zabarwa dan takarta, As
Shugaban Cocin 'Grace of God Mission International', Bishop Paul Nwachukwu, ya ce kirista ba za su amince da musulmi su zama shugaban kasa da mataimaki ba a zab
A yayin da babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta kammala tantance abokin dan takararta na shugaban kasa, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, a yau, jam’i
Kungiyar nan ta SERAP ta ce duk wani ‘Dan takara sai ya fadawa Duniya abin da yake da shi. Mai neman takara a jam’iyyar SDP ne kurum ya iya bayyana kadarorinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari