Siyasar Najeriya
Fasto Tunde Bakare, ya ayyana aniyarsa ta shiga tseren kujerar shugaban kasa karkashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a hukumance.
Daya daga cikin masu hangen kuɓerar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Abubakar Bukola Saraki, ya isa gidan tsohon shugaban Najeriya, Obasanjo, kan batun takara a PDP
Akalla yan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) 20 ne suka sayi fom din jam’iyyar da aka siyar naira miliyan 100.
Atiku, wanda ke fatan zama shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP, ya yi magana ne a daren Lahadi a Akure yayin wani taron tattaunawa da wakilai da shugabannin ja
A jiya ne daraktan kamfen din takarar shugaban kasa na Bola Ahmed Asiwaju Tinubu, Abdulmumini Jibrin Kofa ya amince da shirin sulhu da gwamna Ganduje na Kano.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a PDP, Abubakar Atiku, ya roki wakila da jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Osun da su mara masa ba
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya bayyana cewa yanzu ne lokacin da ya kamata yan Najeriya su karbe kasarsu daga hannun mazan jiya.
Gwamnan Kano ya shiga takarar Sanata a Najeriya. Kujerar Maliya ta na yawo a iska, Dr. Abdullahi Ganduje zai nemi zaama Sanatan Arewacin jihar Kano a 2023.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya shirya tsaf domin siyan fom din takarar kujerar sanata mai wakiltar arewacin Kano a ranar Litinin mai zuwan nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari