Siyasar Najeriya
Wasu malaman addinin a Arewa sun nemi a hana El-Rufai yin minista a gwamnatin Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai da suka bayyana game da adalci a kasar nan.
A hedikwatar APC a Abuja, hotunan Abdullahi Ganduje yake yawo a matsayin wanda zai zama sabon shugaba. An shiga rashin tabbas a APC a kan shugabancin Jam’iyya.
Malamin jami'ar Yobe a Arewacin Najeriya ya bayyana cewa, zai dauki mataki kan wani dalibinsa da ya masa maganar banza a kafar sada zumunta ta Facebook yau.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyana nada wanda zai yi aiki don tabbatar da abubuwan da abubuwan da ke faruwa a cikin CBN.
Ujah Ujah lauyan Sanata Sani Danladi wanda shugaban ƙasa Bola Tinubu ya zaɓo domin zama minista, ya bayyana cewa babu umarnin kotu da ya hana shi rike mukami.
Yanzu muke samun labarin cewa, gwamnan Bauchi ya daidaita da Dr Idris bayan da su Kabiru Gombe suka je don roka masa gwamna Muhammad Bala na jihar ta Bauchi.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, za ta dauki wani aiki mai tsoka nan ba da jimawa ba. Ta tallata neman wanda zai mata aiki a kafar sada zumunta ta X, Twitter.
Sanata Kalu ya bayyana cewa, a yanzu haka talaka da mai kudi a Najeriya kowa na shan wahala ba kamar yadda wasu ke gani ba. Ya ce kada NLEC ta tafi yajin aiki.
A halin da ake ciki, wasu masu zanag-zanga sun farmaki ofishin jakadancin kasar Faransa da ke birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar. Hakan ya faru bayan juyin mulki.
Siyasar Najeriya
Samu kari