Siyasar Najeriya
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun sace dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar Young Progressives Party, YPP, Prince Agbor Onyi ana daf da zabe.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar gwamna a jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya bisa dalilai.
Babban daraktan yakin neman zabe, na dan takarar gwamnan PDP a Jihar Legas, Seye Dairo, ya yi murabus daga aiki ana gobe zaben gwamna. An gan shi da yan LP.
Dan takarar gwamnan PDP ya samu karuwa, ya hade da jam'iyyar Labour da su Peter Obi don tabbatar da tsige gwamnan APC mai ci a jihar Odun da ke Kudancin kasa.
Yan bindiga da ake zargin makisa ne sun kai hari gidan SanataTeslim Folarin a garinsu, shaidun gani da ido sun ce yan bindigan sun rika harbe-harbe suna nemansa
Jigon jam'iyyar PDP, Dele Omenogor, a karamar hukumar Ukwuani dake Jihar Delta ya sanar da murabus dinsa daga jamiyyar kan zargin rashin tsinanawa garinsu komai
Dan takarar sanatan jihar Taraba ya yi nasara a gaban kotu bayan kai ruwa rana. An bayyana David a matsayin wanda ya zai yi takara a mazabar ta Taraba a Arewa.
A rahoton da muka tattara, mun kawo muku kadan daga abin da ya kamata ku sani game da 'yan takarar gwamna a jihar Gombe daga jam'iyyar APC da PDP mai adawa.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
Siyasar Najeriya
Samu kari