Siyasar Najeriya
A daidai lokacin da komai ya kankama gamr da tunkarar babban zabe a watan Fabrairu, dubbannin yan siyasa a garinsu Sanata George Akume sun tattara sun koma PDP.
Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abiya ya tabbatar da cewa mai neman zama magajinsa a jam'iyyar PDP a zaben 2023 na fama da rashin lafiya har ya kwanta a Asibiti.
APC za ta hada-kai da Jam’iyyar adawa domin a dankara PDP da kasa. Amma akwai ‘yan bangare dabam a jam’iyyar hamayyar kasar da ba su yarda a bi Bola Tinubu ba.
Jam'iyyar APC ta sanar da dage taron gangamim kamfen dinta a jihar Kwara saboda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zai tafi kasar waje, ba zai samu dama ba.
Rahoton da muke samu daga majiya mai tushe ta bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya samu babban rabo a yankin Arewa ta tsakiya a kasar.
Shahararren Malamin addinin musulincin nan na jihar Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya roki Musulmai su hada kai su zabi yan takara masu nagarta a zaben 2023.
Tsohon mataimakin shugaban masa kuma dan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya gargadi yan Najeriya su natsu don da yuwuwar damarsu ta karshe kenan a 2023.
Mutum 1000 daga kananan hukumomi 34 na jihar Katsina da suka amfana da shirin SPW, sun ce yaba kyauta tukuici, sun yanke goyon bayan Tinubu da Dikko Radda.
Hadimin Atiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya bayyana cewa Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas kuri'a daya tak gare shi, don haka ko babu shi su sun cigaba da kamfen.
Siyasar Najeriya
Samu kari