Siyasar Najeriya
Shugaban kasa Bola Tinubu zai sama wa matasan Najeriya ayyuka a kamfanin Google ta hanyar hada kai da kamfanin a farkon mulkinsa. Rahoto ya bayyana ta yaya.
Ana kyautata zaton Bola Tinubu zai yi aiki da kwararru wajen gudanar da mulkinsa. Ya zabi wasu manyan sanannun masu ilimi da gogewan da ya kamat ku sani a kai.
Ana sa ran a taron majaliaar koli (NEC) wanda zai gudana ranar Alhamis mai zuwa 3 ga watan Agusta, 2023, za a naɗa Ganduje a matsayin shugaban APC na ƙasa.
Gwamna Umara Zulum ya rantsar da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar da masu ba shi shawara na musamman. Gwamnan ya kuma rantsarda shugabannin riƙon ƙwarya.
Primate Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual ya bayyana abun da Allah ya fada masa game da sabbin ministocin da shugaban kasa Bola Tinubu ya zaba.
Dattawan APC na shiyyar Arewa ta tsakiya a Najeriya sun ayyana goyon bayansu ga tsohon gwamnan Kano, Ganduje ya maye gurbin Sanata Adamu amma a matsayin riƙo.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya tura sunayen kwamishinoni 17 ga majalisar dokokin jihar Gombe a ranar da ya cika kwanaki 60 cif a hawa kan mulki zango na 2.
Jam'iyyar APC ta cimma matsayar cewa zata gudanar da taron shugabanni ranar 2 ga watan Agusta, 2023 yayin da taron NEC zai biyo baya ranar 3 ga watan Agusta.
Awanni bayan karanta sunayensu a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Abdullahi Gumel, ya ce an fara tantance wa da karɓan takardun ministocin Bola Tinubu 28.
Siyasar Najeriya
Samu kari