Siyasar Najeriya
Umar Namadi wanda aka fi sani da Danmodi shine mataimakin gwamnan jihar Jigawa mai ci yanzu kuma dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Jigawa
A rahoton da muka samo, an bayyana adadin jihohin da za a yi zaben gwamnoni a Najeriya yayin da ake ci gaba da shiri. Rahoto ya bayyana sunayen jihohin duka.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya fadi abu daya da yake so Tinubu ya ci gaba da yi ko da kuwa ya bar mulki a tsakiyar shekarar nan da aka yi zabe a kasar nan.
A kalla jam'iyyun siyasa 30 ne suka janye wa dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, baya a jihar Ogun ana kwana biyu zaben gwamna.
Wasu da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun kai wa tawagar dan takarar majalisar jihar Legas karkashin jam'iyyar Labour, Olumide Oworu hari yayin kamfe.
Wasu miyagu da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki tawagar kamfen PDP a Ibadan ranar Alhamis, sun yi ajalin kansilan PDP, sauran sun tsira.
Bola Tinubu, zababben shugaban kasar Najeriya, ya yi magana kan gwamnatin da zai kafa yana mai cewa ba zai yi gwamnatin hadin gwiwa ba sai dai ta cancanta.
Shugaban hukumar yan sanda fa ƙasar nan, IGP Usman Alkali Baba, ga ba da umarni cewa a takaita zirga-zirgan ababen hawa ranar zaben gwamnoni da yan majalisu.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana yadda aka yi kuskure wajen sauya fasalin kudi da aka dauko a wannan shekarar da kuma irin yadda aka samu kuskuren.
Siyasar Najeriya
Samu kari