Siyasar Najeriya
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci shugabannin Arewa da su zauna su nemo hanyoyin magance matsalolin da yankin ke fuskanta. Tinubu ya ce ba abin wahala ba ne.
Jam'iyyar PDP ta sha kashi a hannun APC a zaben gwamnan jihar Ondo da aka kammala ranar Asabar, wannan ne rashin nasara mafi muni da ta yi tun 1999.
Gwamna Monday Okpebholo ya samu damar naɗa hadimai 20 bayan majalisar dokokin jihar Edo ta amince da bukatarsa a zaman yau Talata, 19 ga watan Nuwamba.
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya bayyana cewa al'ummar da yake wakilta ne kaɗai ke da ikon yanke makomarsa a siyasance ba wai shugabn NNPP na Kano ba.
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta yi zargin cewa hukumar ƴan sandan farin kaya watau DSS ta cafkw Ladi Adebutu kan zargin tada zaune tsaye a zaben kananan hukumomi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau I. Jibrin ya bayyana cewa ba haka kawai manyan ƙusoshin NNPP ke sauya sheka zuwa APC, akwai manufar hakan.
Dan majalisar jam'iyyar APC daga jihar Zamfara ya ba takwarorinsa 'yan siyasa shawara kan hanyar taimakon mutane. Ya bukaci su daina jira sai lokacin zabe.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan nasarar da jam'iyyar ta samu a jihar Ondo. Ganduje ya yi hasashen APC za ta dade kan mulki.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce ya kamata a kori shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Mahmood Yakubu da wasu jami'an hukumar.
Siyasar Najeriya
Samu kari