Siyasar Najeriya
Tsagin NNPP ya zargi dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Rabi'u Musa Kwankwaso da kokarin kwace jam'iyyar,lamarin da ya ce ba za su amince ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige Olufemi Adekanmbi daga mukaminsa na Kodinetan shirin Hydrocarbon Pollution Remediation Project (HYPREP) sa’o’i 48 bayan nadin sa.
Tshohon shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Ahmed Lawan ya karyata maganar cewa Bola Tinubu ya kawo wahala Najeriya kuma an gaza masa martani.
Shugaban Malaman kungiyar Izala Sheikh Ibrahim Jalo Jalingo ya bayyana cewa za su sake zaben tiketin Musulmi da Musulmi a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya nuna farin cikinsa bisa dawowar tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Anyim Pius Anyim zuwa APC.
Tsohon mamban majalisar wakilan tarayya, Hon Pally Iriase ya ce babu wanda ya tuntuɓe shi gabanin a sanya sunansa a kwamitin yaƙin neman zaben gwamnan APC a Edo.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Anyim Pius Anyim, ya koma jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tare da jiga-jigan 'yan adawa a Ebonyi.
Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP ya kara samun nasara a karar da LP da ɗan takararta na gwamna suka nemi kotun ɗaukaka kara ta tsige shi, alkali ya kori karar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce za a ga sabon tambarim NNPP a takardun kaɗa kuri'a na zaɓen gwamnan jihar Ondo mai zuwa a 2024.
Siyasar Najeriya
Samu kari