Siyasar Najeriya
Siyasar Arewa ta dauki sabon salo yayin da aka rabu kan yiwuwar sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027, yayin da wasu ke goyon bayansa, wasu kuma na adawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya tarbi jiga-jiga jam'iyyar PDP da suka sauya sheka zuwa APC. Ya yi musu alkawarin za a yi musu adalci kamar kowane mamba.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya gargadi Bola Tinubu kan zaben 2027 inda ya ce dole ya sasanta da Arewacin kasar domin samun nasara.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya caccaki gwamnatin jam'iyyar APC. Ya yi wa 'yan siyasa wankin babban bargo kan sauya jam'iyya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ka da kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Katsina. Dandazon jama'a ne suka fito tarbar jama'a a lokacin da ya fito.
Kungiyar JOD mai goyon bayan Bola Tinubu ta ce 'yan adawa masu shirin haduwa domin yakar Tinubu ba za su yi nasara ba. JOD ta ce 'yan APC na adawa da Tinubu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Kaduna ta kara samun nakasu a siyasar jihar. 'Yan majalisar dokokin jihar guda uku da aka zaba a karkashinta, sun koma jam'iyyar APC.
Mai magana da yawun APC reshen jihar Imo, Cajetan Duke ya bayyana cewa ba zai ci gaba da magana kan ra'ayoyin jam'iya ba, ya miƙa takardar ajiye aiki nan take.
Dan majalisar tarayya daga jihar Zamfara, Hon. Sani Jaji ya gargadi Nasir El-Rufa'i da shugaban APC, Abdullahi Ganduje a kan Bola Tinubu da zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari