Siyasar Najeriya
Jagoran NNPP na ƙasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa yana da ƙwarin guiwar cewa jam'iyyarsa ce za ta samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Jam'iyyar LP na ci gaba da rasa jiga-jiganta ga APC da PDP, ciki har da Valentine Ozigbo, dan takarar gwamna, wanda ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a Anambra.
Jam'iyyar APC ta bukaci gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya bayyana wa al'umma wurin da mataimakinsa ya shiga tsawon watanni 3 ba a ji labarinsa ba.
Kungiyar matasan NYFA ta ce rikicin PDP ba zai hana Atiku takara a 2027 ba, ta bukaci shugabanni su hada kai don ceto jam’iyya daga barazanar wargajewa.
Valentine Ozigbo ya koma APC daga LP, yana neman takarar gwamna a Anambra. Bashir Ahmad ya ce jam’iyyun adawa za su rushe kafin nan da babban zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.
Majalisar dokokin jihar Legas ta musanta rahoton da ake yaɗawacewa 37 daga cikin ƴan Majalisar sun tattara kayansu sun fice daga APC, sun koma jam'iyyar LP.
Hon. Mojisola Meranda ta karyata jita-jitar da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa ta yi murabus daga muƙaminta saboda wutar rikicin da ta ƙi cinyewa.
Atiku Abubakar ya zargi jam'iyyar APC da ƙoƙarin kwace zaɓen Osun da karfi. Ya ce mutanen jihar sun nuna jaruntaka wajen kare dimokraɗiyya daga danniya.
Siyasar Najeriya
Samu kari