Siyasar Najeriya
Sufeton 'yan sandan Najeriya ya yi gargadin cewa za su yi maganin masu son tayar da zaune tsaye a Rivers bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yii magana kan matakin da Bola Tinubu ya dauka na dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Kwankwaso ya caccaki Tinubu
Fubara ya musanta wasu zarge-zargen Tinubu, yana mai cewa ya dauki matakai don kare albarkatun mai, tare da zargin Wike da haddasa rikici a jihar Rivers.
Bayan shiga ofis a matsayin shugaban rikon kwarya, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas, ya bayyana kansa a matsayin dan yankin, yana mai sha'awar dawo da zaman lafiya.
Al'umma sun taso Sanata Rabiu Kwankwaso a gaba inda ake sukarsa saboda kin fadin ra'ayinsa kan dokar ta-ɓacin da aka kafa a jihar Rivers da Bola Tinubu ya sanya.
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya ta bayyana cewa akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta fara amfani da dokar ta baci wajen kuntatawa wasu jihohin adawa a kasar nan.
Shugaban riko a jihar Rivers, Ibok-Ete Ekwe Ibas ya hawu kujerar Gwamna Siminalayi Fubara. Ya fara aiki ne bayan Bola Tinubu ya nada shi ya dakatar da Fubara.
Daya daga cikin manyan Neja Delta, Cif Anabs Sara-Igbe ya bayyana cewa fadar shugaban kasa ta dade ta na kitsa yadda za ta sanya dokar ta baci a Ribas.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya ba da tabbacin cewa ana shirin hadaka domin kawar da Bola Tinubu daga mulkin Najeriya a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari