Siyasar Najeriya
Kungiyar matasan Arewa ta ce har yanzun shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na da cikakken goyon bayan ƴan Arewa, ta yi watsi da ikirarim ɗiyar Buba Galadima.
Wasu mambobin ADC uku sun kai kara gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, sun ƙalubalanci naɗin shugabannin rikon kwarya da aka yi kwanan nan.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya taka wa muƙarrabansa burki, ta ce da Jonathan ya lalata adawa da APC ba ta hau mulki ba.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar gidan iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata, amma manyan APC ba su tarbe shi ba.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba ta da wata fargaba kan hadakar 'yan adawa da ke son kawo karshen mulkin Tinubu a shekarar 2027.
Shafin yanar gizon ADC ya gamu da yawan masu shiga domin yin rajista, lamarin da ya jawo ya lalace sau uku a cikin mako daya. ADC na son zama babbar jam'iyyar adawa.
Adamu Waziri, tsohon ministan Najeriya, ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa ADC don neman shugabanci na nagar saboda damuwar rashin tsaro da halin tattalin arziki.
Jam'iyyar NNPP reshen Kudu mado Yamma ta buƙaci ƴan Najeriya su kauracewa zaɓen duk wata jam'iyya ko ƴan siyasar da suka gaza cika masu alkawurra.
Peter Obi ya roƙi Arewa ta amince masa a 2027, yana mai cewa zai kare muradunta idan ya zama shugaban kasa yayin da ya karyata zargin zama mataimakin Atiku.
Siyasar Najeriya
Samu kari