Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Bodw George ya ce bai kamata manyan jam'iyyar kamar Atiku da David Mark su barta ba a halin yanzu, su roki su sauya tunani.
A yayin da 'yan Najeriya ke tunkarar zaɓen 2027, Primate Elijah Ayodele ya fitar da hasashe kan kawancen ADC. Ya kuma yi hasashe game da Peter Obi.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami na cikin muƙarraban gwamnatin Buhari da suka bar APC zuwa haɗakar ADC.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce yana goyon bayan shugabancin Kudu a 2027, yana mai cewa yankin ya kamata ya kammala shekaru takwas.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
'Yan kwanaki bayan kotu ta umarci a mayar da Sanata Natasha bakin aiki, Godswill Akpabio ya cire 'yar majalisar daga shugabancin wani kwamitin majalisar dattawan.
Fitaccen malamin coci, Fasto Adewale Giwa ya ce tikitin hadin guiwa tsakanin Atiku Abubakar da Peter Obi kadai zai iya kayar da Bola Tinubu a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari