Siyasar Najeriya
Sanata mai wakiltar Abuja a a Majalisar Dattawa, Ireti Kingibe ta bayyana cewa a iya hangenta, babban kuskuren Shugaba Bola Tinubu shi ne naɗa Nyesom Wike.
Jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya bayyana dalilin da ya sa suka jawo tspphon shugaban kasa Muhammdu Buhari cikin harkar soyasa duk kuwa da baya so.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa duk da yana goyon bayan hadakar 'yan adawa ta ADC, ba zai taba barin jam'iyyarsa ta PDP ba.
Mataimakiyar shugaban majalisar dinkin duniya, Amina Mohammed ta yi ta'aziyyar rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Ta ce Buhari ya shiga siyasa don kishin kasa.
Shugaban jam'iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa, ya karyata jita-jitar da ke cewa dan takarar shugaban kasa a 2023 Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai koma ADC.
Shugaban riko na jam'iyyar ADC na kasa, Sanata David Mark, ya yi zargin cewa akwai kawo cikas ga jam'iyyar. Ya ce gwamnatin APC na iya yin amfani da kotu.
An fara yada wani bidiyo wanda aka gano tsohon shugaban kasa yana bayani bayan tabbatar da mutuwar Muhammadu Buhari a yau Lahadi a birnin London da ke Birtaniya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Sheikh Muhammad Nuru Khalid ya nuna damuwa da kalaman Sheikh Sani Jingir kan Malam Yusuf Sambo Rigachukun bayan ziyarar da Peter Obi ya kai masa.
Siyasar Najeriya
Samu kari