Siyasar Najeriya
Hadimin ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar kan ficewa daga jam'iyyar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana dalilin da ya ssnya ya yi aiki don tabbatar da cewa Atiku Abubakar da PDP sun fadi zaben 2023.
Mai magana da yawun Atiku Abubakar, Paul Ibe, ya yi martani kan kalaman da ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi a kan tsohon mataimakin shugaban ƙasan.
Sauya shekar Atiku daga jam'iyyar PDP ta jawo hankalin manyan ƴan siyasa a jihar Adamawa, manyan jiga jigai sun fara tururuwar komwa jam'iyyar haɗaka ADC.
Jigo a hadakar jam'iyyun adawan karkashin ADC, Salihu Lukman ya bayyan acewa ba su da mutum mai tasiri irin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Dele Momodu ya sauya sheka zuwa ADC a jihar Edo. Momodu ya ce 'yan ba ni na iya sun mamaye jam'iyyar PDP.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, John Oyegun ya fice daga jam'iyyar APC zuwa hadakar ADC a jihar Edo. Oyegun ya ce Bola Tinubu ya gaza samar da tsaro a kasa.
Kakakin jam'iyyar hadaka ta ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara karbar mutanen Buhari na CPC. Ana fargabar za su fita daga APC bayan rasuwar Buhari.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana ɓacin ransa kan yadda Atiku ya fitar da wasiƙar barin PDP ana tsakiyar jimamin rasuwar Muhammadu Buhari.
Siyasar Najeriya
Samu kari