Siyasar Kano
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta (ICPC) ta gayyaci kakakin majalisar dokokin jihar Kano da wasu mutane 4 domin amsa tambayoyi.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Abbas ya bayyana shirin jam'iyyar game da zaben da za a yi.
Gwamnatin jihar Kano ta soke ƙarin shekarun aiki da tsohon gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa wasu ma'aikata a Kano, za su yi ritaya a watan Disamba.
A cikin rahoton nan, jam'iyyar NNPP ta kammala fitar da yan takarar da za su tsaya a zaben kananan hukumomin da ke tafe a jihar Kano, inda aka fitar da mace daya.
Babban mai taimakawa gwamnan Kano kan harkokin Rediyo, Abdullahi Tanka Galadanchi ya sauka daga mukaminsa kan zargin rashin iya aiki da makauniyar biyayya.
Gwamnatin jihar ta ika sakon gargadi ga ma'aikatan lafiya da ke satar magunguna da sauran kayayyakin kiwon lafiya suna sayarwa daga cibiyoyin lafiya na jihar.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), reshen jihar Kano ta bayyana cewa an jirkita labarin 'yan takarar zaben kananan hukumomi mai zuwa.
A labarin nan, za ku ji cewa jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano ta barranta yan takararta a zaben kananan hukumomi mai zuwa da amfani da miyagun kwayoyi.
Hukumar zaben Kano (KANSEIC) ta nemi taimakon hukumar NDLEA wajen gudanar da gwajin tu'ammali da miyagun kwayoyi kan 'yan takarar zaben kananan hukumomin jihar.
Siyasar Kano
Samu kari