Siyasar Kano
Wata babbar kotun da ke jihar Kano ta ba hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar damar gudanar da zaben kananan hukumomin da aka shirya gudanarwa a jihar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya shawarci Iyaye da su kange ƴaƴansu daga shiga rigima yayin gudanar da zaben kananan hukumomi da za a yi a gobe Asabar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta tsige ƴan takarar ciyaman 44 na jam'iyyar NNPP a zaben da ake shirin yi idan Allah ya kaimu gobe Asabar a jihar.
Babbar kotun Kano ta soke hukuncin babbar kotun tarayya da ta hana gudanar da zaben kananan hukumomi da za a yi a ranar Asabar, inda ta umarci KANSIEC ta yi zabe.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi martani kan hukuncin babbar kotun tarayya na haramta gudanar da zaben kananan hukumomin jihar, inda ta ce zai gudana a gobe
Hon. Abubakar Kabir Bichi, dan majalisar Bichi a majalisar wakilai ya dauki nauyin dalibai 21 'yan asalin mazabarsa zuwa Malysia domin yin karatun watanni 18.
Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa za ta bi umarnin kotu na hana jami'anta shiga zaben kananan hukumomin jihar Kano da ke tafe. Rundunar ta yi karin haske.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osoba ya bayyana cewa akwai rashin yarda da aminci tsakanin shugabanni da mataimakansu a fadin duniya, ciki har da Najeriya.
Babbar kotun jihar Kano ta shirya raba gardama kan zargin cin hanci da ake yi wa shugaban APC, Abdullahi Ganduje inda ta sanya 20 ga watan Nuwambar 2024.
Siyasar Kano
Samu kari