Siyasar Kano
Gwamnatin Kano ta amince da murabus da daya daga cikin kwamishinoninta, Injiniya Muhammad Diggol ya yi, bayan sauya masa ma'aikata zuwa Ma’aikatar Kula da Ayyukan.
Gwamnan jihar Kano ya nada kwararru kan ayyukan gwamnati, ciki har da Ahmad Speaker da Sani Tofa. An shirya rantsar da su ranar 6 ga Janairu, 2025.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda wasu jagorori ke tsoma kansu wajen fitar da 'yan takara a Arewa.
Babban manajan kogunan Hadejia da Jama’are, Rabiu Suleiman Bichi, ya bayyana cewa Kano za ta kada kuri'a sosai ga APC da Bola Tinubu a zaben 2027.
Abdullahi Tijjani Gwarzo wanda ya rike muƙamin tsohon Minista, ya yaba wa shugaba Bola Tinubu kan jagoranci da gyare-gyare don ci gaban Najeriya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi mutanen Kano da ke zaune a ciki da wajen ƙasar nan murnar dhiga sabuwar shekara tare da fatan samun saukin rayuwa.
Guda daga cikin jagorori a cikin APC ta Kano, AbdilMajid Danbilki Kwamamda ya bayyana cewa ba zai amince Ganduje ya ci gaba da mulkin rashin adalci ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP., Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi tir da masu son raba kansa da gwamna Abba Kabir Yusuf da kiran Abba tsaya da kafarka.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan barakar da aka so kawowa tsakaninsa da Gwamna Abba Kabir Yusuf a kwanakin baya.
Siyasar Kano
Samu kari