Siyasar Kano
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa ya fara tattaunawa da shugaban APC na kasa domin sauya sheka. 'Yan APC a Kano ne suka fadi hakan.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC a jihar Kano, Ahmed Aruwa ya bayyana cewa ba za su yarda da sharudan da Rabiu Kwankwaso zai kafa wajen sauya sheka ba.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya ce za su iya karbar jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso amma bisa sharadi idan ya ce zai koma jam'iyyar APC a Najeriya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa mutanen Kano za su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Kano sun gudanar da wani muhimmin taro. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayarsu kan goyon bayan Tinubu.
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da sababbin sauye-sauyen gwamnati da suka shafi kwamishinoni biyu da manyan sakatarori a jihar.
Jagoran NNPP na kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da wakilan al'umma daga karamar hukumar Bebeji a Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da sauya sunan ma'aikatar mata domin cire kalmar nakasassu da mayr gurbinta da masu bukata ta musamman.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi maganar da ke nuna yiwuwar shiga jam'iyyar APC mai mulki. Jama'a da dama sun masa martani ciki har da kwamishinan Ganduje.
Siyasar Kano
Samu kari