Siyasar Arewa
Jam'iyyar APC ta kasa ta kira taron gaggawa kan rikicin da ya barke a APC a jihar Benue wanda ya shafe sama da shekara. Za a yi taron APC ne a birnin tarayya Abuja.
A ranar 26 ga watan Agusta ake murnar ranar Hausa a duniya. Legit Hausa ta tattaro muku hukuncin ranar Hausa a Musulunci, muhimmancin koyon ka'idojin rubutun Hausa
Shugaban kungiyar yan acaba kuma tsohon kansila a jihar Kwara ya samu tikitin tsayawa takara a zaben kananan hukumomi da za a yi a watan Satumbar 2024.
Bola Tinubu ya fara tsorata da zaben 2027 yayin da aka fara tunanin zabe tun yanzu bayan wasu shugabannin yankin Arewacin kasar sun yi ta korafi da gwamnatin APC.
Yayin da ake zargin Gwamna Ododo da shirin sauya sheka zuwa PDP, gwamnatin jihar Kogi ta fayyace gaskiya inda ta ce kwata-kwata babu wannan shiri.
A yau Juma'a 23 ga watan Agustan 2024 jiga-jigan siyasar Najeriya da dama suka samu halartar daurin auren yar Atiku Abubakar a yau Juma'a a birnin Abuja.
Wasu yan daba da ake zargin yan APC ne sun farmaki dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka bayan hukuncin Kotun Koli a birnin Tarayya Abuja.
Bayan yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Bayelsa, Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Kogi.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya jagoranci tawagar gidan Kashim Imam zuwa neman auren 'yar Atiku Abubakar.
Siyasar Arewa
Samu kari