Siyasar Arewa
Gwamna Umar Bago na jihar Niger ya nuna bacin ransa bayan wani ya yi kokarin yin addu'a a gidan mataimakin gwamnan jihar yayin zaman makokin Zainab Yakubu.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje zai san matsayarsa kan jagorancin jam'iyyar yayin da kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan shari'ar.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya mayar da Cif Jonathan Zamuna zuwa kan karagar mulkinsa bayan da tsohon Gwamna El-Rufai ya tuɓe masa rawaninsa.
Matasan kungiyar APC Youth Alliance sun yi martani ga Sanata Kabiru Marafa bayan kirkiro tsagin jam'iyyar APC a jihar Zamfara. Sun ce ba zai yi tasiri ba.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya zargi wasu yan siyasa a Arewa da kokarin juya baya ga shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027.
Alhaji Muhammad Abubakar Sa'ad III, sarkin Musulmi da ke Sokoto, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin bin duk wata doka da gwamnatin jihar Sokoto za ta gindaya.
Ana fargabar sabon rikicin siyasa ya sake kunno kai a cikin jam'iyyar APC bayan da Sanata Kabiru Marafa ya farfado da tsagin jam'iyyar da ya ke jagoranta a Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya karbi bakuncin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, a wata ziyarar ban girma a gidansa da ke Abuja.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kare sukar da wasu ke yi ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na cewa ya tsani 'yan Arewa, ya ce hakan ba gaskiya ba ne.
Siyasar Arewa
Samu kari