Siyasar Arewa
Biyo bayan magana da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi a kan tsige Sanata Ali Ndume, matasa sunyi martani mai zafi kan lamarin inda suka bukaci yin zanga zanga.
Wasu daga cikin jarumai da mawakan Kannywood sun fito sun nuna adawa da tsulawa Dan Bilki Kwamanda bulala da aka yi, kamar yadda wani bidiyo da yadu ya nuna.
Bayan tsige Sanata Ali Ndume da majalisa ta yi a jiya Laraba, an nada shi sabon mukami na lura da kwamitin harkokin bude ido a Najeriya. Godswill Akpabio ne ya sanar
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kwace wasu filaye da tsohuwar gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta yanka, sannan ta mayar wa makarantar da abin ta.
Gamayyar kungiyar CNYS ta sanar da ficewarta daga zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan kan halin yunwa da matsin tattalin arzikin da ake ciki.
Wata masarauta a jihar Delta ta umarci 'yan Arewa da ke zaune a yankin su gaggauta barin garin cikin kwanaki hudu, lamarin da ya zo masu a ba za ta.
A yau Talata ne majalaisar dokoki ta sanar da rasuwar Abubakar Adams Ekene dan majalisa daga jihar Kaduna. Legit ta tattaro muku abubuwa da suka shafi rayuwarsa.
Sabuwar dambarwa ta bullo a siyasar Kano bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya sake maka shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje a gaban kotu bisa zargin almubazzaranci.
Wani jagoran jam'iyyar NNPP a karammar hukumar shanono ya koma jam'iyyar APC a jihar Kano. Sanata Barau Jibrin ne ya karbe shi tare da wasu yan NNPP a Abuja.
Siyasar Arewa
Samu kari