Siyasar Arewa
Minsitan Tinubu ya ce bai kamata 'yan Najeriya su fara kuka kan halin da ake ciki a kasar nan ba, inda yace ya kamata a kara hakuri zuwa wani lokaci a gani.
An nemi asusun Rarara a kafar Facebook an rasa bayan da ya saki wata waka da ya yaba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar na watan Yuli.
A makon nan ne kwatsam aka ji yadda Rarara ya saki sabuwar da ke yabawa gwamnatin Bola Ahmad Tinubu duk da halin da ake ciki na yunwa da fatara a Arewa.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Adamu ya soki kungiyar da ta yi barazanar masa kiranye inda ya ce ba zai bata lokacin wurin fahimtar da su ayyukan da yake yi ba.
Babbar Kotun jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da Sanata Rabiu Kwankwaso da wasu mutane bakwai ke karar hukumar EFCC kan take hakkinsu na 'yan kasa.
Jami'ai da ake zargin na farin kaya ne sun cafke wani Bashir Yunusa bayan ya tallata rigar zanga-zangar da ake shiryawa a Najeriya kan yunwa da matsin rayuwa.
Tsohon sakataren gudanarwa na kasa a PDP, Abubakar Mustapha da tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Rabiu Bako duk sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin/ Kanke/Kanam a tarayya, Honarabul Gagdi, ya gwangwaje diyarsa da kyautar mota ƙirar Lexus RX ta miliyoyi.
Shugaban jam'iyyar NNPP a yankin Arewa maso Yamma, Dakta Sani Danmasani ya ce masu ruwa da tsaki a Kano sun fara bijirewa Sanata Rabiu Kwankwaso.
Siyasar Arewa
Samu kari