Siyasar Arewa
Matasa daga jihohin Arewa 19 sun gudanar da gangami don goyon bayan Sanata Barau Jibrin bisa rawar da yake takawa kan dokokin gyaran haraji da Tinubu ya gabatar.
Sanatocin Arewa sun gudanar da taron sirri bayan kudurin sake fasalin haraji ya tsallake karatu na biyu, inda aka tura shi zuwa Kwamitin Kudi na majalisar dattawa.
Jam'iyyar APC ta musanta labarin da ake yaɗawa kan dakatar da Sanata Aishatu Binani daga APC a jihar inda ya ce wannan labarin kanzon kurege ne babu gaskiya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya yi kira ga matasan Najeriya da su shiga cikin harkokin siyasa domin kawo sauyi a kasar maimakon zanga zanga
Za a ji cewa tsohon shugaban kasar nan, Janar Yakubu Gowon mai ritaya ya bayyana damuwa a kan yadda Arewa ke fama da kalubale iri-iri, musamman rashin tsaro.
Gwamnan jihar Kaduna ya nemi daukin Shugaba Bola Tinubu yayin da ya gabatar masa da rahoton ci gaba da aka samu a jihar ta fuskar tsaro da rayuwar al'umma.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya bayyana cewa shugabancin Najeriya ba zai koma yankin Arewa ba a zaben 2027, inda ya ce akwai boyayyiyar yarjejeniya.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar fitaccen dan siyasa kuma tsohon Sanata a jihar Kano, Aminu Inuwa wanda ya rasu a jiya Juma'a 22 ga watan Nuwambar 2024.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun taru a jihar Plateau domin nemo hanyoyin kawo hadin kai da zaman lafiya a jam'iyyar tare da dawo da martabarta a idon yan Najeriya.
Siyasar Arewa
Samu kari