Siyasar Arewa
Wasu yan daba da ake zargin yan APC ne sun farmaki dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka bayan hukuncin Kotun Koli a birnin Tarayya Abuja.
Bayan yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Bayelsa, Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Kogi.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya jagoranci tawagar gidan Kashim Imam zuwa neman auren 'yar Atiku Abubakar.
Alhaji Tanko Yakasai ya kara da cewa an yi kuskure a rahoton da ya sanya sunansa daga cikin yan wadanda su ka kafa sabuwar jam'iyyar League of Northern Democrats.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya yi bayani kan yadda suke fatan kawo sabon tsarin cigaban Arewa a kan siyasa, tattali, da harkar tsaro.
An rantsar da wani matashi, Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo, mai shekaru 28 a matsayin shugaban karamar hukumar Toro a jihar Bauchi. An ce matashi ne mai hazaka.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo da Murtala Ajaka na jam'iyyar SDP.
Tsohon mai ba Rabi'u Musa Kwankwaso shawara kuma dan majalisar wakilai ya sauya sheka daga NNPP zuwa APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbe su a Abuja.
Kungiyar Yarabawa ta yi kira ga masu neman kifar da gwamnatin Bola Tinubu a lokacin zanga zanga da su jira sai a shekarar 2031 bayan ya yi tazarce tukunna.
Siyasar Arewa
Samu kari