Siyasar Arewa
Gwamnatin jihar Benue ga ƙaryata rahoton da ake yaɗawa cewa tana nuna wariya ga wasu yan Majalisar dokoki masu goyon bayan Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume.
Sanata David Jimkuta da ke wakiltar Taraba ta Kudu ya ce har aikin acaba ya yi domin rufawa kansa asiri kafin shiga Majalisar Tarayya inda ya yabawa Nyesom Wike.
Dan Majalisar Wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji ya karɓi dubban magoya bayan PDP da sauran jam'iyyun adawa a jihar zuwa jam'iyyar APC.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya rattaba hannu kan sabuwar dokar ta samar da sababbin masarautu da yake ganin za su taimaka wurin dakile matsalolin tsaro.
Mun kawo ayyukan Bola Tinubu da suka tsokano masa fada da Arewacin Najeriya. Alakar Nyesome da Wike and Israila da jawo kasar Faransa sun bata Tinubu a yankin.
Jigon jam'iyyar PDP mai adawa a Sokoto, Faruku Fada ya dauki nauyin yara har guda 1,000 domin yi musu kaciya kyauta a jihar saboda tallafawa iyayensu.
Ma'aikata a jihar Kebbi sun samu karin albashi, an samu sabani tsakanin NLC da PDP kan aiwatar da karin albashin ma'aikata a jihar da aka kawo kwanan nan.
APC ta fara zage damtse kafin zaben 2027. Jam'iyyar ta rasa Adamawa a zaben 2023. Ankafa kwamitin mutum takwas domin daidaita 'yan jam'iyyar kafin zaben.
Matasan Arewa sun ce ba dai-dai ba ne sukar Barau I Jibrin. Mataimakin shugaban majalisa ya na shan suka a kan goyon bayan kudirin harajin Bola Tinubu.
Siyasar Arewa
Samu kari