Siyasar Arewa
Gwamna Dauda Lawal ya ce ya tarar da asusun gwamnatin Zamfara ba kudi, sai wata N4m. Amma ya ce yanzu ya biya basussukan albashi, NECO, WAEC da na wuta.
Kungiyar matasan Arewa ta TNYF a jihohi 19 da Abuja ta fitar da tsarin samawa Tinubu kuri'u miliyan 5.5 a 2027 a Arewa yayin ziyara ofishin Sanata Barau Jibrin.
Shugabannin jam'iyyar SDP sun karbi mutane sama da 2,000 da suka sauya sheka daga jam'iyyar APC da PDP. Shugaban SPD ya ce suna fatan nasara a 2027.
Yayin da Arewacin Najeriya ke fuskantar manyan matsaloli, Gwamnoni da sarakunan gargajiya daga jihohin Arewa 19 sun hallara a Kaduna domin tattaunawa.
Gwamnonin Arewa za su yi taro na musamman kan matsalar tsaro bayan kashe kashe ya yawaita a borno, Yobe, Bauchi, Filato, Benue, Kwara da wasu jihohi.
Hukumar NWDC ta bayyana cewa an soke tallafin karatu na waje bisa umarnin gwamnatin tarayya, za ta mayar da hankali kan inganta ilimi a cikin gida.
Majalisar wakilai ta ba gwamnonin Benue da Zamfara wa'adin mako 1 su bayyana gabanta. Lauyoyi sun shigar da ƙara kan dakatar da 'yan majalisa ba bisa ƙa'ida ba.
Wata kungiyar Arewa ta zargi Dakta Bello Matawalle da karkatar da N528bn lokacin mulkinsa a Zamfara, yayin da hadiminsa ya kare shi daga zarge-zargen.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ba za ta janye karar da ta shigar kan Godswill Akpabio ba, yayin da a hannu daya wasu ke zarginta da siyasantar da lamarin.
Siyasar Arewa
Samu kari