Siyasar Arewa
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Peter Obi sun gana da shugabannin siyasa daga jihohin Arewa 19 a Abuja, yayin da 2027 ke karatowa.
An fara zarge-zarge kan makomar siyasarsa da Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benue ya ƙauracewa taron da APC ta shirya don mara wa Bola Tinubu baya a 2027.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ce zai yi takarar 2027 a jam'iyyar LP. Ya ce gwamnatin tarayya ne ke haddasa rikicin cikin gida a jam'iyyun PDP da LP.
Ana sa ran wasu daga cikin ministocin da suka nemi takara a 2023 a gwamnatin Bola Tinubu za su sake takara a 2027. An jero ministocin Tinubu 9 da za su sake takara.
Z a ji cewa tsohon Minista, Muktar Shagari ya ce Arewa za ta marawa Tinubu baya a 2027, yayin da APC ta bayyana shi dan takararta a babban zabe mai zuwa.
An ba Amaechi da Imoke jagorancin tantance kafa sabuwar jam’iyya ko shiga SDP/ADC, yayin da tsohon gwamnan Kano, Ibrahim Shekarau ya shiga hadarsu Atiku.
Yayin da siyasar 2027 ke ƙara kankama, wasu manyan Arewa ƙarƙashin kungiyar Northern Bridge Builders Forum, sun ce Shugaba Bola Tinubu ne zaɓinsu a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan alakar da ke tsakaninsa da marigayi Janar Sani Abacha tun farkon abotarsu har zuwa cafke shi.
Wata kungiyar Arewa maso Yamma ta nemi gwamnan Zamfara ya yi murabus saboda gazawarsa a tsaro da ilimi, tana mai cewa Zamfarawa sun cancanci fiye da haka.
Siyasar Arewa
Samu kari