Siyasar Arewa
Gwamna Uba Sani ya sauya mukaman kwamishinoni biyu mafi muhimmanci a jihar Kaduna, inda ya mika tsaro ga Sule Shuaibu da shari’a ga James Kanyip.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bukaci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na dawo cikinta a hukumance kafin 2027.
Tsohon Sanata daga jihar Katsina kuma jigo a APC, Abubakar Sadiq Yar’adua yar bar APC mai mulkin Najeriya ya yi murabus daga jam'iyyar bayan shafe shekaru yana bauta
Shugaban ma'aikatan gwamnatin tarayya, Femi Gbajabiamila ya bukaci shugabannin Arewa su mara wa Bola Tinubu baya don wa'adi na biyu a zaben 2027.
Reno Omokri ya roki 'yan Arewa su zabi shugaba Bola Tinubu a 2027 domin cigaba da hadin kan kasa. Omokri ya yi gargadi da rabuwar Najeriya kan rashin adalci.
ADC ta Kogi ta dakatar da dan majalisar wakilai, Hon. Leke Abejide saboda zargin rashin biyayya, kokarin jan mambobinta zuwa APC da kuma raina shugabannin jam’iyyar.
Tsohon ɗan majalisa Hon. Muhammad Gudaji Kazaure ya bayyana cewa kafin 12:00 na rana an kifar da gwamnatin Bola Tinubu, yana zarginta da lalata Najeriya.
Kungiyar Arewa Think Thank ta yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ta bayyana cewa yankin Arewa bai da dalilin kin goyon bayan Tinubu.
Ministan kasafi da tsare-tsaren ƙasa, Atiku Bagudu ya ce sabanin yadda ake zargi, yankin Arewa na da cikakken wakilci a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Siyasar Arewa
Samu kari