Siyasar Arewa
Shugaban gwamnonin Arewa, Muhammadu Inuwa Yahaya ya ce Bola Ahmed Tinubu ya fara cika alkawuran da ya dauka musu kuma za su goyi bayan shi a 2027.
Tsohon mataimakin kakakin APC na ƙasa, Yekini Nabena ya bayyana cewa Kwankwaso na ƙoƙarin tunzura ƴan Arewa ne domin ya ƙara masoya gabanin zaɓen 2027.
Jami'an gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu sun hallara jihar Kaduna domin bayani kan nasarorin shugaban kasar a shekara biyu. Za su fadi ayyukan da aka yi a Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon sakataren gwamnatin kasar nan, Babachir Lawal ya bayyana cewa gwamnoni da sauran 'yan siyasar Arewa za su gamu da matsala.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin ɗan takarar gwamna a jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kaduna ya ce akwai tarin matsaloli, saboda haka ya bar jam'iyya.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa T. A Muhammad Baba ya ɗora alhakin taɓarɓarewar yankin Arewa a kan sakaci da barin shugabanni suna abin da suka ga dama.
Sanata Ibrahim Hassan Dankwambo ya bayyana cewa Atiku Abubakar ne jagoran siyasar Arewa duk da cewa ya fita daga PDP zuwa ADC. Ya ce PDP za ta dawo da karfinta.
A labarin nan, za a ji jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon ɗan takarar jam'iyyar, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alfahari da yadda tafiyarsa ta tumbatsa a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa APC ta zaɓi sabon shugabanta wanda ya samu goge wa a fannin aikin gwamnati, siyasa da sauran ayyukan jin ƙai a Najeriya.
Siyasar Arewa
Samu kari