Siyasar Arewa
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulkin Najeriya ta APC ta karyata cewa tsohon Shugabanta Abdullahi Adamu ya yanki tikitin zama 'dan jam'iyyar adawa ta ADC.
Jam’iyyar APC ta wanke Ministan Tsaro Bello Matawalle daga zargin kama Saleem Abubakar, tana jaddada mahimmancin bincike kan lamarin tsaron Najeriya.
Gwamnatin Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya shiga tsakani yayin da take zargin jami'ai daga ofishin Nuhu Ribadu sun 'sace' wani hadimin gwamna, Saleem Abubakar.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bayyana cewa ba za ta goyi bayan kowane dan takarar shugaban kasa ba a 2027, amma za ta tattauna da su kan tsaro, talauci, da ilimi.
Tsohon shugaban hukumar DSS, Lawal Daura, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Katsina a 2027, domin magance matsalar rashin tsaro a jihar.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya fice daga jam’iyyar PDP; zai shiga APC a hukumance ranar Juma’a domin haɗa kai da gwamnatin tarayya don ci gaban jihar Plateau.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, yana cewa yana bukatar shugabanci mai maida hankali da ingantaccen aiki.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi al’ummar jihar su yafe masa duk wanda ya ɓata masa rai a cikin shekaru bakwai na mulkinsa.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, ta sanar da dakatar da Alhaji Sammani Ungogo daga Shugaban dattawan yankin kan kin bin umarni.
Siyasar Arewa
Samu kari