Siyasar Arewa
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi martani kan jita-jitar cewa ya fadi a mazabarsa a zaben cike gurbi da aka yi jiya Asabar a fadin kasar.
Majalisar wakilai ta yi barazanar hukunta mabanta Ibrahim Auyo idan bai kawo hujja kan zargin cewa ana biyan kuɗi kafin gabatar da kudiri ko ƙudirin ƙuduri.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar rigima ta kunno kai cikin jam'iyyar APC reshen jihar Neja yayin da Shugaban karamar hukuma ya kai Gwamna Umaru Bago kotu.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata koken tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal na cewa akwai matsala a Arewa.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027 a jihar Kano, ana ta hasashen cewa akwai rarrabuwar kai cikin APC inda magoya baya suka kasu tsakanin jiga-jiganta.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ya bayyana amfanin da tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan zai yi wa Najeriya idan ya zama shugaba a karo na biyu.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal ya ce Arewa ta kafa kungiyar NPCP don zaben dan siyasar da zai magance matsalolin yankin tare da canza tsarin 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu gagarumin goyon baya daga Arewa. ƙungiyoyi sama da 1,000 sun amince da tazarce tikitin Tinubu/Shettima a 2027.
Tsohon shugaban NIMASA, Bashir Jamoh ya ce har yanzu tsohon gwaman jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i yana jam'iyyar APC duk da maganar cewa ya koma SDP.
Siyasar Arewa
Samu kari