Siyasar Arewa
Sanata Pam Dachungyang ya bar ADP zuwa APC a yau 29 ga Janairu, 2026; wannan na zuwa ne bayan Simon Mwadkwon ya bar PDP domin tunkarar siyasar 2027 a Jihar Filato.
Kungiyar Northern Youth Frontiers (NYF), ta bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai bayar da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Bayan Gwamna Abba Yusuf ya koma APC; jam’iyyar PDP ta tsira da gwamnoni 4 kacal yayin da siyasar 2027 ke daukar sabon bayan sauya shekar manyan gwamnoni.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya fusata da masu adawa suka yi masa ihun 'ba ma yi' a taro , ya yi masu martani mai zafi saboda hasala shi da suka yi.
Jam'iyyar APC ta shiyyar Arewa maso Yamma ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano bisa matakin da ya dauka na sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Abba Atiku Abubakar ya yanki katin zamaa cikakken dan jam'iyyar APC, tare da bayyana cewa Tinubu ne zai zarce a 2027.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa kodayake ta tsaya a kan doron dimokiraɗiyya wajen shirin tunkarar zaben 2027 mai zuwa, gwamnonin da ke shigowa cikinta na da alfarma.
Kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, karkashin Kabiru Kobi ta gargadi Tinubu kan sauya Shettima a 2027; ta ce hakan zai janyo rashin nasarar jam’iyyar.
Rahoto ya nuna Shugaba Tinubu na nazarin maye gurbin Shettima da Kiristan Arewa irin su Dogara ko Bishop Kukah a takarar 2027 domin daidaiton addini.
Siyasar Arewa
Samu kari