Siyasar Arewa
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Arewa Consultatibe Forum ta nemi gwamnatin tarayya da ta jihar Legas da su bayar da diyya ga mutanen kasuwar Alaba Rago.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Isa Ashiru ya gamu da matsala daga makusancinsa da ya sauya sheka.
Dawowar Gwamna Dikko Radda daga kasar waje tare da yada zangonsa a Kaduna ya jawo gunaguni daga jama’ar Katsina, yayin da ’yan majalisa suka nuna masa goyon baya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC na ƙoƙarin ƙara rikicewa a kan batun Shugabanci bayan ƴaƴanta a Arewa maso Gabas sun nuna Shugabansu.
Wani masanin siyasa kuma mai fafutukar neman a bar Arewa ta Tsakiya ta yi mulki, Farfesa Nghargbu ya ce PDP da APC na yakar kansu da kansu kafin 2027.
Dubunnan magoya bayan APC a Sokoto sun koma ADC saboda tsaro da talauci, inda Sanata Gada ya ce lokaci ya yi na ceto Najeriya daga gazawar masu mulki.
A labarin nan, za ji cewa kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa bai kamata a ci gaba da zuba ido ana kashe jama'a kamar kiyashi a Arewa ba.
Sabuwar jam’iyyar ARC da Dakta Aliyu Audu ya nemi INEC ta yi wa rajista na neman ceto Najeriya, tare da alkawarin yin shugabanci nagari da bin tsarin mulki.
Majalisar dokokin Benue ta zaɓi Alfred Emberger a matsayin sabon shugaba bayan murabus ɗin Aondona Dajoh, inda ya yi alƙawarin shugabanci na adalci da haɗin kai.
Siyasar Arewa
Samu kari