Siyasar Arewa
A labarin nan, za a ji cewa Farouk Adamu Aliyu, daya daga cikin jagorori a APC ya bayyana cewa 2027 kawai ake jira, amma Bola Tinubu zai koma kujerarsa.
Jigon APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi ikirarin cewa daga nan zuwa karshen 2025, manyan yan Arewa za su kara gamsuwa da mulkin Tinubu ta hanyar komawa APC.
A labarin nan, za ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta karyata tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN da ya ce APC ta dauki nauyin kai wa jama'arsa hari.
Kansilolin APC a majalisar Abuja sun tsige shugaban majalisa, Mathew Yare, tare da maye gurbinsa da Jankaro Ibrahim. Sai dai, Yare ya ce matakin ya saba doka.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta kore korafin wasu manyan 'yan siyasar Arewacin Najeriya inda ta ce babu kuskure a yadda Bola Tinubu ke gudanar da mulki.
A labarin nan, za a bi cewa Sanata Kabiru Garba Marafa ya ce akwai babban kalubale a gaban APC wajen sake zaɓen Bola Ahmed Tinubu a shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin tsohon Shugaba APC, Salihu Tanko Yakasai ya bayyana damuwa a kan yadda ya ce gwamnati ta sharara karya a ayyukan ci gaba a Arewa.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an farmaki tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Birnin Kebbi inda yake zargin APC ta kai masa hari.
Kungiyar APC Youth Perliament, reshen Arewa maso Gabas karkashin Kabiru Kobi ta ce kiyayya ce kawai ke damun Babachir Lawal da ya fito yake sukar Kashim Shettima.
Siyasar Arewa
Samu kari