Siyasar Arewa
Gwamna Fintiri na Adamawa ya koma APC yau 27 ga Fabrairu, 2026. APC yanzu tana da jihohi 30, yayin da PDP ta rage jihohi 3 kacal (Oyo, Bauchi, Zamfara) a Najeriya.
Gwamnan Adamawa, Umaru Fintiri, ya fice daga PDP zuwa APC, yayin da wasu ‘yan majalisa 14 suka ajiye mukamansu. APC ta bayyana shirin karɓar masu sauya sheka.
Ɗan majalisar Adamawa, Abubakar Abdullahi, ya bar PDP yau 24 ga Fabrairu, 2026. Ana sa ran wasu mambobi 5 za su bi sahun sa a zaman majalisar na ranar Laraba.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa zai nemi takarar gwamna a zaben 2027. Malamin ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga takara a yanzu.
Matasan Kogi sun tara ₦100m don saya wa Tinubu fom ɗin takarar 2027. Gwamna Ododo ya miƙa kuɗin ga APC a Abuja a matsayin goyon baya ga shugaban kasar.
Dan Anambra, Edwin Chukwujekwu ya zama Mataimakin Sakataren APC a Gombe, yana mai jaddada haɗin kai da adalci da inganta dimokuraɗiyya cikin jam'iyya.
Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Farfesa Isa Ali Pantami ya fadi dalilan shiga siyasa, yana mai cewa mutanen kirki su shiga su tsunduma ba tare da tsoro ba, ya fadi rawar da ya taka a harkar siyasa.
Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana dalilin shigarsa siyasa, yana musanta zargin tsattsauran ra'ayi tare da jaddada bukatar mutane su fahimci al'amuran siyasa.
Siyasar Arewa
Samu kari