Shugaban Sojojin Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah wadai da kisan sojoji 16 da aka yi a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a Delta inda ya ce dole a dauki mataki.
Yayin da ake jimamin kisan sojoji akalla 16 a jihar Delta, Gwamna Sherrif Oborevwore ya yi Allah wadai da harin inda ya sha alwashin daukar mummunan mataki.
Yayin aka hallaka sojoji 16 a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, ana zargin wasu sojoji sun kona kauyen kurmus da safiyar yau.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Burtaniya, ya bayyana cewa ya kirkiro wata manhajar AI za ta taimaka wajen kawo karshen 'yan bindiga a kasar nan.
Akalla mutane uku ne suka mutu a wasu tagwayen hare-hare da ake zargin mayakan kungiyar ISWAP da kai wa a karamar hukumar Damboa da ke jihar Borno.
Sojoji sun ci karo da wani gari a jihar Ribas da ke Neja-Delta inda ake satar danyen mai. N40, 000 ake biya domin a haka rami, daga nan sai a shiga satar danyen mai.
Ana ta yawo da labarai cewa an ankarar da sojoji a kan shirin kifar da gwamnatin tarayya. Ministan labarai ya ja kunnen masu yada irin labaran nan na bogi.
Mummunan harin sojoji ya ga bayan wasu shugabannin ‘yan bindiga. Sojoji sun cigaba da murkushe ‘yan bindiga, an hallaka jiga-jigan miyagu 30 a tashi daya.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka wani kasurgumin 'dan ta'adda da ya addabi al'umma a yankin Arewacin Najeriya mai suna Boderi.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari