Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
Babban hafsan sojojin kasa , Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya umarci sojoji da su yi mai yiwuwa wajen kawo karshen 'yan ta'adda ba tare da nuna musu tausayi ba.
Za ku ji cewa Majalisar dokoki za ta gudanar da bincike kan koken Gwamnan Bauchi dangane da yadda ake cike guraben aikin sojin sama babu 'yan asalin jihasa.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa da sojoji sun halarci taron bikin yancin kasar Kamaru na 53. Sojojin Najeriya sun burge duniya da suka nuna bajinta.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban abokin Bello Turji mai suna Shaudo Alku a jihar Sokoto. An kashe dan ta'addan tare da tarin mayaka suna shirin tattaunawa.
A wannan labarin, za ku ji Shugaba Tinubu ya kaddamar da sababbin helikwafta don magance matsalar tsaro a Najeriya, yayin da ake sa ran karo wasu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da manyan hafsoshin sojin ƙasar nan da sauran shugabannin hukumomin tsaro a gidan gwamnati da ke Abuja.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari