Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
A labarin nan nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti wanda zai duba barnar da wuta ta yi a kasuwar wayoyi ta Farm Centre da ke jihar.
A wannan labarin, za ku ji cewa Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gudanar da Hawan Fanisau a yanayin da ya dauki hankalin jama'a a Kano.
Bayan jita jitar jifan sarki Muhammadu Sanusi II yayin hawan Nasarawa, mai daukar hoto a Kano, Salim Ameenu ya ce na'ura ce ta fadi ka n sarkin ba jifa ba.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu damar ziyartar kasuwar waya a jihar domin jajantawa game da gobarar da ta tashi a 'Farm Centre' inda ya ba da gudunmawa.
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci gwamnatin tarayya ta biya diyya saboda soke bukukuwan hawan sallah na shekara biyu da suka wuce wanda ya jawo asara da yawa.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi tafiyar kasa ta sama da kilomita 1 zuwa filin idi na Ƙofar Mata domin yin sallar idi ranar Juma'a.
Rahotanni sun bayyana cewa sarakunan Kano, Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II sun yi babbar sallah cikin kwanciyar hankali duk da rikicin sarauta.
Mai martaba sarki na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya hakura da hawan sallah da ya fara shirin yi bayan tattaunawa da gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Nasarawa da Sarkin Kano 15, Aminu Ado Bayero ke jagoranta ta fitar da abubuwan da za Su wakana da Sallah babba a madadin hawa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari