Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya dauki matakin rushe masarautu saboda cika alkawuran kamfe da ya dauka.
Ana fargabar gobara ta jawo asara mai tarin yawa a fadar Sarkin Kano bayan iftila'in da ya faru a daren jiya Juma'a 12 ga watan Yuli 2024 a fadar da ke Kofar Kudu.
Wasu fusatattun mazauna masarautar Rano a jihar Kano sun kori wakilin da Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya tura zuwa masarautar da aka rushe.
Wanda ya assasa kuma shugaban cocin ruhaniya na INRI, Primate Elijah Ayodele, ya ce ubangiji ne ya lamunce Muhammadu Sanusi II ya zama sarkin Kano.
Mazauna garin Rano dake jihar Kano sun shiga tashin hankali bayan da aka girke 'yan daba da makamai a masarautar garin. Sun ce basu san wanda ya girke su ko manufa.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz ya yi martani kan dambarwar sarautar Kano inda ya kushe matakin dawo da Sanusi II kujerar sarauta.
Farfesa Umar Labdo ya yi yi magana kan dambarwar sarautar Kano inda ya ba masu rigimar shawara game da shawo kan matsalar ba tare da hannun 'yan siyasa ba.
Wasu fusatattun matasa sun kori wakilin sarkin Kano na 16 Muhammadu Sunusi II daga karamar hukumar Karaye inda su ka fasa gilashin motar tawagar wakilin.
Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi ta gudanar da taron zikirin Juma'a da yammacin yau a fadar Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero da ke Nassarawa a jihar.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari