Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
A yau Talata kotu a Kano ta ci gaba da sauraron dambarwar masarautar Kano, inda bangaren da ke kare sarki na 15, Aminu Ado Bayero ya zargi kotu da bangaranci.
Babbar Kotun jihar Kano ta dage ci gaba da sauraron shari'ar da ake yi kan rigimar sarautar jihar zuwa ranar Alhamis 4 ga watan Yulin 2024 domin daukar mataki.
Kungiyar Progressive League of Youth Voters ta zargi Rabiu Kwankwaso da rubuta wasika ga 'yan Majalisar Tarayyar NNPP domin caccakar Bola Tinubu kan masarautun Kano.
Yayin da rikicin sarautar jihar Kano ke kara ƙamari, ga dukkan alamu Aminu Ado Bayero ba zai iya cimma burinsa na komawa kan karagar sarautar Kano ba.
Rikicin sarauta da ake fama da shi a Kano ya kai wani mataki da ya samar da sarakuna biyu - Sarkin da aka tube amma ya ki amincewa da hakan, kuma batun na kotu.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Kano ta soke naɗin Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano na 16, ta ce dokar masarauta 2024 na nan daram.
Wasu magoya bayan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga kungiyoyin Muhammadu Sanusi II colloquium da 'Yan Dangwalen jihar Kano sun gudanar da liyafa ta musamman.
Gwamnatin Kano ta yi fatali da ɗaga tutar da aka yi a fadar Nasarrawa wurin da Aminu Ado Bayero ke zaune, ta ce duk burga ce da nufin jan hankalin jama'a.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gwangwaje wani dattijon da gudunmawar kudi har N200,000 domin gyara bangare na gidansa bayan ya nemi taimako a jihar.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari