Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Jam'iyyar NNPP ta yi martani ga dan majalisarta, Kabiru Alhassan Rurum bayan suka da ya yi kan rusa masarautun Kano da Abba Kabir Yusuf ya yi a jihar.
Bayan dawowa sarautar Muhammadu Sanusi II za a daura auren dansa, Ashraf Adam Lamido Sanusi II da Sultana Mohammed Nazif a watan Agusta mai kamawa a Abuja.
Al'ummar wasu unguwanni daga jihar Kano sun kai wa Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ziyara domin nuna goyon bayansu gare shi tare da masa addu'o'i.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi maganganun da suka tayar da kura tun dawowarsa mulki. An caccaki sarkin bisa kalamansa da ake ganin hujja ne a kansa.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya ba masu rike da sarauta a Kano umurnin su tallafi shirin shuka bishiya da Abba Kabir Yusuf ya kawo a jihar domin kawo cigaba.
Fitaccen lauya mazaunin jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya yabawa matakin kirkirar masarautu guda uku masu daraja ta biyu da Gwamna Abba Kabir ya yi a jihar Kano.
Wasu gungun matasa da ake zargin magoya bayan tsohon sarkin Kano Aminu Ado Bayero ne sun farmaki ɗan majalisar Gwale a wurin taron saukar Alkur'ani.
A yau Asabar 20 ga watan Yulin 2024 aka gayyaci Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero zuwa addu'a ta musamman da aka shirya a gidan Khalifa Isyaka Rabiu a jihar.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari