Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Nuhu Ribadu ya kara tada wutar rikicin sarautar Kano da ake ta yi. Amma an ji yaron Muhammadu Sanusi II ya tanka Ribadu bayan kiran Aminu da Sarkin Kano.
Kungiyar 'yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya sun nunawa Shugaba Bola Tinubu kuskurensa na kin tsoma baki a rigimar masarautar Kano da ta ki karewa.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaron ƙasa, Malam Nuhu Ribaɗu ya kira sunan Alhaji Aminu Ado Bayero a matsayin Sarkin Kano a wani taro a Abuja.
Abba Kabir Yusuf ya kere dukkan gwamnonin Najeriya inda ya zama na daya a Najeriya. An zabi Abba Kabir Yusuf ne bisa kokari wajen yin ayyuka na musamman a Kano.
Babbar kotun jihar Kano ta zaɓi ranar 10 ga watan Oktoba, 2024 domin yanke hukunci a shari'ar da aka nemi hana Aminu Ado Bayero gyara ƙaramar fadar Nasarawa.
Muhammadu Sanusi II zai canza sarautar mutane da yawa a Kano. Bashir Ado Bayero da Bello Ado Bayero za su zama ‘Dan Isa da ‘Dan Lawan Kano a sauye-sauyen.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan dambarwar da ke faruwa tsakanin kamfanin mai na NNPCL da kuma matatar man Aliko Dangote a Najeriya.
Goodluck Jonathan ya fadi dalilin dakatar da Muhammadu Sanusi II a CBN. Jonathan ya ce an shigar da korafi kan kudin da gwamnan yake kashewa a bankin CBN.
Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya yiwa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan martani kan tsige shi daga gwamnan CBN. Sanusi II ya ce ba shi da haushin kowa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari