Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan bari ana amfani da su domin lalata rayuwarsu ta gobe bayan barnar da aka yi a jihar yayin zanga-zanga.
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II, ya koka kan barnar da aka samu yayin zanga-zanga a jihar. Ya ce an lalata inda kakansa ya yi aiki.
An wallafa wani faifan bidiyo a shafin X da ke nuna yadda ɗan uwan sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kai ziyarar caffan ban girma fadar Sarkin Kano, Sanusi II.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi Allah wadai da mummunan halin sace-sace da aka yi a lokacin zanga-zanga, inda ya nemi a mika rahoton kayan ga yan sanda.
Sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa zanga zangar da aka yi ta haddasa babban koma baya ga jihar Kano da ma Arewacin Najeriya baki ɗaya.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga matasa da su yi taka tsantsan, kar su bari ayi amfani da su wajen rusa Kano da Arewa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya aika sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwar mai martana Sarki Muhammadu Sanusi II. An ce sarkin ya cika shekara 63.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan shiga zanga-zanga a Najeriya inda ya ce harkar da ba ta da tsari da kuma shugabanci kwata-kwata.
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari