Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi na Ii ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga tsakani domin magance rikicin Fulani a Najeriya, ya ce yana bukatar goyon baya.
An yi ta yada hotunan yadda aka fara sabunta fadar Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero da ke Nassarawa duk da rigimar masarauta da ake ciki a jihar.
Wani matashin mai suna Muktar Dahiru da ke aiki da gidan rediyon Pyramid FM ya shiga hannu a jiya Alhamis kan sukar Gwamna Abba da Sarki Sanusi II.
Sarki Muhammadu Sanusi ya kai ziyarar ta'aziyya fadar marigayi Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya inda ya ce tabbas ba zai manta da Mai Martaba ba.
Sanata Abdul Ningi da ke wakiltar Bauchi ta Arewa ya yabi Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan irin shugabancinsa da kuma fifita bukatun al'umma fiye da na shi.
Ana zargin hakimin da ke kula da wasu yankuna a jihar Kano wanda Sarki Sanusi II ya nada shi ya sallami dagatai guda uku daga sarauta da ake ganin ya saba ka'ida.
Zainab Ado Bayero da ta ke neman taimako daga wajen mutane ta fadi halin da ta shiga na wahala da rabon gadonsu da aka hanata. Ta bukaci a saya musu gida a Legas.
Mun tattaro jerin Gwamnoni 7 da suka samu digirin PhD kafin shiga ofis a yau. Akwai gwamnonin jihohin da suka kure boko kafin su sa kafa a harkar siyasa.
Ana kiran mutane su tarbi Muhammad Sanusi II, wanda zai dawo daga tafiyar da ya yi ƙasar waje ranar Lahadi 25th August, 2024 da misalin karfa 9:30am na safe.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari