Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Kawun gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu babban mukami a masarautar Sarki Muhammadu Sanusi II, inda aka nada shi Danmakwayon Kano gaba daya, inji rahoto.
Yayin da ake cigaba da rikicin masarauta a Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II ya sake nada Alhaji Gambo a matsayin Jakadan Garko da za a yi bikin nadinsa a yau Laraba.
Kotun ɗaukaka kara ta zabi ranar 17 ga watan Oktoba, 2024 domin fara sauraron korafe-ƙorafen da aka shigar gabanta dangane da taƙaddamar kujerar sarautar Kano.
An kafa CBN ne a shekarar 1958 a matsayin babban bankin kasar. A tsawon shekarun da suka gabata, gwamnoni da dama sun shugabanci bankin CBN kuma sun samu nasarori.
A ranar 18 ga watan Oktoban 2024, Abba Yusuf zai zama sabon Dan Makwayon Kano. Haka zalika Alhaji Munir Sanusi Bayero ya zama Maigirma Wamban Kano.
Allah ya karbi rayuwar Dan Isan Zazzau, Alhaji Umar Shehu Idris a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi a hanyarsa ta zuwa Abuja a ranar Talata, 8 ga watan Oktoba.
Mai martaba sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi takaicin iftila'in gobara da ya afkawa wasu shaguna a Kantin Kwari da ke jihar tare da lakume dukiyoyi.
Nuhu Ribadu ya kara tada wutar rikicin sarautar Kano da ake ta yi. Amma an ji yaron Muhammadu Sanusi II ya tanka Ribadu bayan kiran Aminu da Sarkin Kano.
Kungiyar 'yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya sun nunawa Shugaba Bola Tinubu kuskurensa na kin tsoma baki a rigimar masarautar Kano da ta ki karewa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari