Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Goodluck Jonathan ya fadi dalilin dakatar da Muhammadu Sanusi II a CBN. Jonathan ya ce an shigar da korafi kan kudin da gwamnan yake kashewa a bankin CBN.
Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya yiwa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan martani kan tsige shi daga gwamnan CBN. Sanusi II ya ce ba shi da haushin kowa.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya amsa kira wajen cire darduma mai dauke da sunan 'Muhammadu' da ake takawa a fadarsa. Mutane sun yaba masa sosai.
Malaman addini sun bukaci sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya cire darduma mai dauke da sunan Muhammadu da aka ce yana takawa saboda girmama Annabi.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya ji bayan da dawo da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan sarautar jihar bayan tuge shi a 2020.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya musanta rahotannin da ke cewa yana da hannu a shirin da ake yi na tsige Sanusi II.
Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin gina gidaje kyauta a dukkan kananan hukumomin Kano ga wadanda suka shiga ambaliyar ruwa. Abba ya ce hakan zai rage radadi.
Kotun majistare a jihar Kano ta sake tasa keyar matashin dan jarida zuwa gidan gyaran hali na Kurmawa kan zargin cin mutuncin Gwamna Abba Kabir da Sanusi II.
Mai martaba sarkin Osun, Oba Gabriel Adekunle Aromolan ya rasu bayan jinya da ya yi. Oba Gabriel Adekunle Aromolan ya shafe shekaru 42 a kan karaga.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari