Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Kungiyar Northern Patriotic Coalition for Democracy (NPCD) ta caccaki Sarki Muhammadu Sanusi II bayan sukar gwamnatin Bola Tinubu da tsare-tsarenta.
Sanata Shehu Sani ya bukaci mai martaba Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su fice daga kotu su buga da juna a filin kwallo domin magance rikicinsu.
Gogaggen Lauya, Barista Abba Hikima ya na ganin bai kamata Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya rufe bakinsa a kan matsalolin tattalin arzikin Najeriya ba.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga sarkin Kano, Muhammadu Sanusi kan sukar tsare tsaren farfado da tattalin arziki da Tinubu ya kawo Najeriya.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce ba zai takmaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba saboda ba ta nufinsa da alheri.
Fitaccen lauya mai kare hakkin bil adam, Femi Falana SAN ya jaddada cewa hukuncin babbar kotun tarayya ta tabbatar wa Muhammadu Sanusi II sarautar Kano.
Rikicin masarautar Kano ya dauki sabon salo bayan kotu ta yi hukunci kan shari'ar Aminu Ado da gwamnatin Kano. Abubuwa da ya kamata ku sani kan rikicin sarautar Kano
M.A. Lawan ya bayyana cewa hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara bai tabbatar da dokar masarautun Kano ta 2024 ba, don haka har yanzu Aminu Ado Bayero ne sarkin Kano.
Lauyoyin Mai martaba Aminu Ado Bayero sun hango hanyar da za a bi domin nasara a kotu. Danagundi ya ce ko za a dauki shekaru ana fafatawa a kotu, ba za su sallama ba
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari