Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Gwamnatin jihar Kano ta nuna damuwa kan rashin zaman lafiya bayan dambarwa man sarauta inda ta roki Bola Tinubu ya cire Aminu Ado Bayero daga fadarsa.
Mutanen Kano sun wayi garin Laraba da ganin jami'an tsaro masu tarin yawa da suka hada da sojoji a motoci da kayan yaki da yan sanda a gidan Sarki Aminu Ado Bayero.
Kwamitin da ya tattara rahoto kan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa ya ce an kashe mutane 10, an lalata dukiyar sama da N11bn an jikkata mutane 7.
An daura auren Gimbiya Amina, diyar Sarkin Kano, da Muhammad Ma’aji a Kano, cikin biki mai kayatarwa da ya samu halartar manyan baki da ‘yan uwa.
Abba Kabir Yusuf ya ziyarci Rimin Zakara bayan rusau. Zai dauki nauyin wadanda suka rasu, za a gina masallacin Jumu'a, asibiti, titi da sauran ayyukan raya kasa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bukaci zaman lafiya a Rimin Zakara. Ya ce rikici ba zai magance matsala ba amma za a kafa kwamitin warware rikicin cikin sauki.
Sarkin Kano, Muhammadu Sansui II ya bayyana cewa babban taron mahaddata Al-Kur'ani da za a gudanar a Abuja zai iya zama bidi'a idan an yi ne saboda siyasa.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi kira ga yan sanda da gwamnatin Bola Tinubu kan karyar kai hari Kano ana gobe Maulidi. Ya taya murnar gama taron lami lafiya.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba wa darikar Tijjaniyya kan kokarinta na hada kan Musulmai tare da kawo zaman lafiya a kasa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari