Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarki Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin kungiyar 'Obidient' a jihar Kano. Sanusi ya zauna da mutanen Peter Obi ranar da Malam Nasir El-Rufai ya bar APC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta fitar da gargadi da shawari ga Musulmai yayin da aka fara watan Ramadan a fadin duniya. An bukaci jama'a su kiyaye dokoki
Gwamnatin jihar Kano ta nuna damuwa kan rashin zaman lafiya bayan dambarwa man sarauta inda ta roki Bola Tinubu ya cire Aminu Ado Bayero daga fadarsa.
Mutanen Kano sun wayi garin Laraba da ganin jami'an tsaro masu tarin yawa da suka hada da sojoji a motoci da kayan yaki da yan sanda a gidan Sarki Aminu Ado Bayero.
Kwamitin da ya tattara rahoto kan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa ya ce an kashe mutane 10, an lalata dukiyar sama da N11bn an jikkata mutane 7.
An daura auren Gimbiya Amina, diyar Sarkin Kano, da Muhammad Ma’aji a Kano, cikin biki mai kayatarwa da ya samu halartar manyan baki da ‘yan uwa.
Abba Kabir Yusuf ya ziyarci Rimin Zakara bayan rusau. Zai dauki nauyin wadanda suka rasu, za a gina masallacin Jumu'a, asibiti, titi da sauran ayyukan raya kasa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bukaci zaman lafiya a Rimin Zakara. Ya ce rikici ba zai magance matsala ba amma za a kafa kwamitin warware rikicin cikin sauki.
Sarkin Kano, Muhammadu Sansui II ya bayyana cewa babban taron mahaddata Al-Kur'ani da za a gudanar a Abuja zai iya zama bidi'a idan an yi ne saboda siyasa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari