Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi addu'o'i kan masu shirin tayar da tarzoma a jihar Kano. Sanusi II ya roki Allah ya maida musu aniyarsu mara kyau.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya duba wuraren da za a yi hawan sallah a Kano yayin da ake shirin hawan sallah a jihar. Sanusi II na shirin hawan sallah.
Kwararren lauya kuma mai kare hakkin dan Adam, Chidi Odinkalu, ya ce ya samu labarin sirri a kan yadda kotu ke shirin hana sarki Muhammadu Sanusi hawan sallah.
Abubuwa sun fara daukar sabon salo a rigimar sarauta a Kano bayan Aminu Ado Bayero ya shirya hawan salla bayan gwamnatin jihar Kano ta fitar da sanarwa kan haka.
Malamin Musulunci, Sheikh Isa Ali Pantami ya koka kan rikici sarautar Kano, tsakanin Aminu Ado Bayero da Sanusi II. Ya yi magana kan tarbiyya da tattalin Arewa.
Musa Ilyasu Kwankwaso, ya yi magantu kan sarautar Kano inda ya ce Sanusi Lamido Sanusi Sarkin gwamnati ne, Aminu Ado Bayero kuma na Sarkin al’umma.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta nada sababbin mukamai, inda aka zabo da yawa daga cikinsu matasan 'yan siyasa, daga ciki har da Auwal Lawan Aramposu.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa jami'an tsaro sun shirya bayar da tsaro, yayin da jama'a za su gudanar da bukukuwan hawan karamar sallah mai zuwa.
Aminu Babba Ɗan'agundi ya yi barazanar sake maka Muhammadu Sanusi II a gabam kotu idan har ya ci gaba da bayyana kansa a matsayin sarkin masarautar Kano.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari