Sabon Farashin Man Fetur
A bisa kudurinsa na tabbatar da tsaron makamashi, da rage tsadar man fetur, Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin sayen motocin da ke amfani da gas din CNG.
Sakamakon karin kudin fito da masu depo-depo suka yi, kungiyar dillallan mai ta kasa, ta sanar da karin kudin man fetur a gidajen mai da ke fadin kasar.
Hamza Al-Mustapha ya ce duk wanda ya taba fetur, zai yi wahala ya dade a mulki. Miyagun harkar fetur sun fi karfin masu mulki, ya kuma ce ayi hattara da IMF.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bai wa yan Najeriya tabbacin kawo karshen wahalar man fetur da suke fuskanta ba da jimawa ba.
Mun jero matakai da ake gani masu daci da gwamnati ta dauka da suka kara jefa talaka a kunci. Tun daga watsar da tsarin tallafin fetur, Bola Tinubu ya fara gasa kowa
Hukumar kare afkuwar hadurra ta kasa (FRSC) ta gargadi masu ababen hawa kan daukar fetur a cikin jarkoki idan suna tafiya. Hukumar ta ce hakan zai haddasa gobara.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC) ya ce ya tanadi mai lita biliyan 1.5 domin wadatar da al'ummar Najeriya. Jami'in yada labaran kamfanin ne ya bada sanarwar.
Farashin garin kwaki ya tashi a kasuwar Katako dake birnin Jos na jihar Plateau. A halin yanzu ana sayar da buhu N72,000 yayin da mudu ya kai N1,100.
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso ya bayyana sababbin ababen da ke jawo tashin farashin kayayyaki a Najeriya. Masana sun fadi mafaita.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari