Sabon Farashin Man Fetur
Tsohon Ministan ayyuka, Babatunde Fashola ya ce ma’aikatan Najeriya na bukatar gwamnati ta biya su albashin da zai isa su gudanar da ayyukansu na yau da kullum.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taushi ‘yan Najeriya da cewa ba a kasar nan kadai ake shan wahala ba, sauran kasashen duniya na fuskantar irin yanayin.
Shugaban Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana shirinsa na ƙara yawan man fetur ɗin da matatarsa za ta iya ajiyewa daga 4.78bn zuwa 5.3bn.
Aliko Dangote ya bayyana cewa kungiyoyin masu aikata laifuffuka na cikin gida da na waje sun yi yunkurin yin zagon kasa a aikin matatar man da ya gina a Legas.
Manyan dillan man man Najeriya, sun ƙaryata wannan rahoton cewa za a dawo sayar da litar fetur kasa da N300, yayin da suka bayyana abu 1 da zai tabbatar da hakan.
Mun kawo yadda aka kashe Tiriliyoyi a kan tallafin man fetur a shekaru 25. Goodluck Jonathan yake mulki, ya yi kokarin soke tsarin amma aka hana shi sakat.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Tinubu ta ƙi bayyana kuɗin da aka kashe a kan tallafin man fetur saboda wasu dalilai.
Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci, gwamnatin tarayya na shirin dakatar da harajin shigo da wasu muhimman kaya irinsu kayan abinci cikin kasar nan.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce da alamu tallafin man da za a biya a wannan shekarar ka iya haura na shekarar Buhari ta ƙarshe.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari