Sabon Farashin Man Fetur
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu ta ce za a fara sayarwa Ɗangote da ɗanyen mai a Naira a watan Oktoba mai zuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci kamfanin NNPCL da dawo da tallafin man fetur a Najeriya bayan kamfanin ya koka kan damuwowi ga shugaban kasar.
Abdulkabir Adisa Aliu ya na cikin masu kawo fetur daga karamar kasar nan ta Malta. Bola Tinubu ya jawo shi domin taimaka masa da dabarun farfado da tattalin arziki.
A hudubar Dr. Bashir Aliyu Umar bayan zanga-zanga, ya nuna cewa tun farko gwamnati tayi kuskure. Dama can malaman musulunci sun yi gargadi ayi hattara.
Dangote zai sa a karon farko tun bayan mulkin mallaka, za a samu kasar da ke fitar da fiye da abin da ta ke shigo da shi saboda haka ake neman a bata sunansa.
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja da kuma wasu jihohin kasar nan sun nuna cewa farashin litar fetur ya kusa kaiwa N1000 yayin da wahalar mai ta tsananta.
Farashin litar man fetur ya yi tashin gwauron zabi a cikin birnin Kano. A yanzu an koma siyar lita kan kusa da N1000. Hakan na zuwa ne bayan gama zanga-zanga.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nemi gwamnatin tarayya ta samar da kotu na musamman saboda barayin fetur don saukaka hukunci.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari