Sabon Farashin Man Fetur
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nemi gwamnatin tarayya ta samar da kotu na musamman saboda barayin fetur don saukaka hukunci.
Gwamnan jihar Kebbi ya ce ba a yi maganar dawo da tallafin man fetur ba a zaman majalisar magabatan kasa da ya gudana a fadar shugaban kasa a ranar Talata.
Rukunin kamfanonin Dangote ya fitar da sanarwa kan rahoton cewa matatar man Dangote ta kayyade farashin litar fetur. Kamfanin ya ce ikirarin IPMAN ba gaskiya ba ne.
Matatun man fetur suna da matukar muhimmanci ga tattalin arzikin duniya. Akwai matatun mai guda 825 da ke aiki. Ga jerin guda 10 da suka fi girma.
Bayan kammala zanga-zangar adawa da.manufofin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, 'yan Najeriya ba su samu saukin da su ka yi fata ba, domin kayan masarufi na hauhawa.
Kungiyar yan kasuwar man fetur ta kasa ta ce za a iya samun saukin farashin man fetur a Najeriya idan matatar Dangote ta fara fitar da man fetur zuwa kasuwanni.
Kasar Libya ta sha gaban Najeriya a cikin jerin kasashen nahiyar Afirika mafi yawan arzikin man fetur. Najeriya ta zo a matsayi na biyu a cikin jerin.
Rahoton da OPEC ta fitar na watan Yuli ya nuna cewa matatar man Dangote na shirin zama karfen kafa ga masana'antar man Turai yayin da za ta girgiza duniya.
Mele Kyari, shugaban NNPC, ya ce kamfanin bai karya wata doka a mu’amalarsa da abokan hulda ba, don haka a daina alakanta su da zagon kasa na tattalin arziki.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari