Sabon Farashin Man Fetur
Shugaban kungiyar manyan ma'aikatan mai da iskar gas ta Najeriya, Festus Osifo, ya bayyana dalilan da suka sa ake ci gaba da ganin layin ababen a gidajen mai.
Gwamnatin tarayya ta kashe naira tiriliyan 7 domin a siya man fetur da arha. Sai dai, an bayyana cewa kudaden da gwamnatin ke biya ba tallafin man fetur ba ne.
Tsohuwar ministar ilimin Najeriya, Dakta Oby Ezekwesili ta bukaci Bola Tinubu ya cefanar da kamfanin NNPCL ga yan kasuwa idan yana son kawo cigaba a fannin.
A rahoton hukumar NBS na watan Yuli, farashin gas din girki ya sauko da kaso 14.23. An ce ana sayar da gas din kan N5,974.54 a Yuli maimakon N6,966.03 a Yuni.
Tsohon shugaban kungiyar NEITI, Waziri Adio ya bukaci kamfanin NNPCL ya fito ya yi bayani da kyau kan batun maido tallafin mai fetur da cire shi ga yan Najeriya.
Kamfanin NNPCL ya yi karin haske kan maganar dawo da tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Umar Ajiya ya ce sun rage kudin shigo da mai ne.
Kungiyar yan kasuwar man fetur (IPMAN) ta bayyanawa 'yan Najeriya cewa kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ne ke jawo karancin fetur ta hanyar hana su mai.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu ta ce za a fara sayarwa Ɗangote da ɗanyen mai a Naira a watan Oktoba mai zuwa.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari