Sabon Farashin Man Fetur
A cikin labarin nan, gwamnatin Ebonyi ta kama wasu gidajen mai guda uku a babban birnin jihar, Abakaliki da yi wa jama'a algus, duk da tsadar da fetur ya yi.
A wannan labarin, za ku ji yadda gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin daukar matakan saukaka tsadar abinci da ake fama da shi.
Yan kasuwar man fetur sun bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karasa cire tallafin mai a Najeriya. Sun ce hakan zai jawo wadatar mai a da saukin man fetur.
Rahotanni sun bayyana cewa fasinjoji a Kaduna sun koma hawa jirgin kasa duk da fargabar rashin tsaro sakamakon tsadar motocin haya biyo bayan karin kudin fetur.
A wannan labarin za ku ji cewa yan kasuwar man fetur sun ce akwai yiwuwar su ci gaba da shigo da fetur daga waje saboda kin magana da matatar Dangote ya yi.
Kungiyoyin Arewa da Kudu sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin man fetur. Hausawa, Yarabawa da Ibo sun yi magana ga gwamnatin tarayya da murya daya.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa tana ganin ba cire tallafin mai ba ne asalin abin da ya kawo tsadar man fetur, ya ɗora laifin kan karya darajar Naira.
Kungiyar kwadago ta bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai, rage kudin wutar lantarki, sake shugaban kwadago, Joe Ajearo da kuma fara biyan sabon albashi na N70,000.
Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan zai fara dauko man fetur zuwa cikin kasar nan. Matakin na zuwa bayan kamfanin NNPCL da Dangote.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari