Sabon Farashin Man Fetur
Wadanda suka shirya zanga-zangar 1 ga watan Oktoba sun sanar da 'yan sanda cewa za su yi gamgamin a Eagle Square a Abuja da kuma gadar Ikeja a birnin Legas.
Manyan ‘yan kasuwa sun yi tsokaci kan yiwuwar faduwar farashin man fetur biyo bayan saukar kudin sauke mai sakamakon faduwar farashin danyen mai a duniya.
A watan nan aka fara tace danyen mai a matatar Dangote bayan shekaru ana jira. Za a ji abin da ya sa litar fetur ba ta da araha alhali ana samun fetur a matatar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan dambarwar da ke faruwa tsakanin kamfanin mai na NNPCL da kuma matatar man Aliko Dangote a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta taimaki akalla mutane miliyan 20 a kasar nan ta tsare-tsaren da ta fitar don saukaka wahalar rayuwa ta hanyar tura masu kudi.
Binciken da aka yi a kan ikirarin Aliko Dangote ya nuna cewa akwai rashin gaskiya a kan cewa man fetur ya fi arha da 40% a Najeriya fiye da a kasar Saudiya
An samu sabon tashin hankali a Akwa Ibom mai arzikin man fetur yayin da farashin fetur ya kai N2,500 kan kowace lita. Gwamna Umo Edno ya dauki mataki.
Majalisar wakilan kasar nan ta shawarci gwamnatin tarayya ta umarci NNPCL ya sahalewa yan kasuwa su fara sayo fetur kai tsaye daga matatar Dangote.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta kafa kwamiti na musamman game da tashin farashin litar mai N2,500 a fadin jihar domin kula da hada-hadar harkokin mai.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari