Sabon Farashin Man Fetur
Matatar Dangote ta musa kamfanin NNPCL kan adadin man fetur da ta tace. NNPCL ya ce ya loda lita miliyan 16.8 amma matatar Dangote ta ce lita miliyan 111 ne.
Kungiyar 'yan majalisar wakilai marasa rinjaye ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta rage farashin fetur. Kungiyar ta ce tsadar ta yi yawa duba da halin da ake ciki.
Kamfanin mai na NNPCL ya ce nan da karshen shekara matatar man fetur ta gwanatin tarayya a Fatakwal za ta dawo aiki. NNPCL ya bukaci yan jarida su masa adalci.
Kungiyar yan kasuwar man fetur sun ce har yanzu ba su samu man fetur da aka tace daga matatar Dangote ba saboda rashin daidaito kan farashin fetur da NNPCL.
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon abinci ba zai magance komai ba.
Kamfanin man NNPC ya bayyana cewa tsadar da fetur din Dangote ya yi ya sa 'yan kasuwa a Najeriya ba za su iya sayen man kai tsaye daga matatar ba.
Bankin CBN ya ce cire tallafin man fetur da matsalolin tsaro za su iya zama barazana ga tattalin arzikin Najeriya. CBN ya ce asusun wajen Najeriya zai iya ci baya.
Femi Falana ya ce kamfanin mai na kasa NNPC ya karya dokar PIA da ta bai wa kasuwa damar ƙayyade farashin man fetur a Najeriya, ya ce babu ruwan gwamnati.
A wannan labarin, za ku ji cewa wasu yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa dole su rika nema tare da shigo da kamfanin man fetur daga kasashen waje.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari