Sabon Farashin Man Fetur
Hukumar kwastam ta karya farashin man fetur a jihar Adamawa. Kwastam za ta rika sayar da litar fetur a kan N630 kuma ta ware gidajen mai biyu domin samar da sauki
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi korafi kan karin farashin mai da NNPCL ta yi a fadin kasar inda ta shawarci Bola Tinubu da ya yi gaggawar rage kuɗin.
Kamfanin man fetur na NNPCL ya kara kudin man fetur a Najeriya. An bayyana sabon farashin man fetur a jihohin Arewa da Kudu. Karin kudin fetur a mulkin Bola Tinubu
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Labarin karin farashin litar fetur da ya bullo yau Laraba ya jefa mazauna kasar nan a cikin fargaba da bacin rai bisa manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Farashin man fetur ya sake tashin gwauron zabi a Najeriya. Gidajen mai mallakar kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) sun kara kudin man daga N897 kan kowace lita.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa wasu masu zuba jari daga kasar Koriya ta Kudu za su gina matatun mai hudu da kowacce za ta iya tace ganga 100,000 a rana.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya IPMAN, ta sanar da cewa tana ci gaba da tattaunawa da matatar mai na Dangote dangane da fara jigilar man.
Kamfanin NNPCL ya tsame kansa daga shiga tsakani domin ba dillalan mai damar ciniki kai tsaye da matatar Aliko Dangote da ake ganin zai kara farashin fetur.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari